Jam’iyyar Republican a reshenta da ke jahar Virginia a kasar Amurka ta nisanta kanta da cin zarafin da aka yi wa ‘yar majalisar dokokin kasar musulma.
Lambar Labari: 3483423 Ranar Watsawa : 2019/03/04
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Umar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta yi kakkausar suka kan salon siyasar zaunci ta Isra’ila.
Lambar Labari: 3483365 Ranar Watsawa : 2019/02/12
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Umar da Rashida Tlaib ‘yan majalisar dokokin Amurka musulmi biyu sun nuna goyon bayansu ga duk wani mataki na haramta kayan Isra’ila a duniya.
Lambar Labari: 3483360 Ranar Watsawa : 2019/02/10